Numbers 21:5 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
suka yi wa Allah da Musa gunaguni, suka ce, โMe ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu mu mutu a wannan hamada? Babu abinci! Babu ruwa! Mu dai mun gaji da wannan abinci marar amfani!โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ู
ูุชูููููฐูู ุณููู ฺขูุงุฑู ุบูููุบููู ุนููููู ุงูููููู ุฏู ู
ููุณููฐู ุณููู ุซูููฐูู ยซุฏููุงููู
ูููฐ ฺููขูุชูุฑู ุฏูู
ูู ุฏูุบู ฺงูุณูุฑู ู
ูุตูุฑู ุฏููุงูู
ููู ู
ูู
ูุชู ุงููููููููู ุฏูุงุฌูุ ุบูุงุดูุ ุจูุง ุนูุจูููุซู ุจูุง ุถููู! ููููููู ู
ูููู ู
ูุฑูุฑู ุงููู
ฺูขูุงูู ููู
ูุ ู
ููู ุบูุฌู ุฏูุดู!ยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka yi wa Allah gunaguni, da Musa kuma, suka ce, โMe ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu cikin jeji mu mutu? Gama ba abinci, ba ruwa, mu kuwa mun gundura da wannan abinci marar amfani.โ