Numbers 22:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Allah ya ce wa Bala’am, “Kada ka tafi tare da su. Kada ka la’anta mutanen nan, gama su masu albarka ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ يَثٜىٰ وَ بَلَعَمْ «بَذَاكَ تَڢِے تَرٜىٰدَسُوبَ؞ بَذَاكَ كُمَ لَعَنْتَرْدَ مُتَنٜىٰنْ بَ، غَمَا مَاسُ أَلْبَرْكَ نٜىٰ سُو دَغَ غَرٜىٰنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah kuwa ya ce wa Bal'amu, “Ba za ka tafi tare da su ba, ba kuwa za ka la'anta su ba, gama albarkatattu ne su.”