Numbers 22:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka zo wurin Bala’am suka ce, “Ga abin da Balak ɗan Ziffor ya ce, Kada ka bar wani abu yă hana ka zuwa wurina,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ تَڢِے وُرِنْ بَلَعَمْ، سُكَثٜىٰمَسَ، «إِنْجِ سَرْكِے بَلَكْ طَنْ ظِڢُّوارْ، ‹كَدَ كَبَرْ وَنِ أَبُ يَهَنَكَ ذُوَا وُرِينَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka je wurin Bal'amu, suka ce masa, “Ga abin da Balak ɗan Ziffor ya ce, ‘Kada ka bar wani abu ya hana ka zuwa wurina,