Numbers 22:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, fa, sai ku kwana a nan kamar yadda waɗancan suka yi, ni kuma in roƙi Ubangiji, in ji, wace magana zai ce mini.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِنَ ضُواْڧُوانْكُ كُݣُونَ أَنَنْ يَوْ كَمَرْ يَدَّ وَطَنْثَنْ سُكَيِ، دُواْمِنْ إِنْبِنْثِكَ إِنْغَا كُواْ يَهْوٜىٰهْ ذَيْ ڢَطَا مِنِ وَنِ أَبُ ڢِيٜىٰدَ أَبِنْدَ يَڢَطَا مِنِ أَدَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ina roƙonku ku kwana a nan yau har in san abin da Ubangiji zai faɗa mini.”