Numbers 22:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan dare, Allah ya zo wurin Bala’am ya ce, “Da yake waɗannan mutane sun zo su tafi da kai, to, ka tafi tare da su, sai dai ka yi abin da na ce ka yi ne kaɗai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ دَرٜىٰنَّنْ، اللَّهْ يَذُواْ وُرِنْ بَلَعَمْ يَثٜىٰ مَسَ «تُنْدَ مُتَنٜىٰنَّنْ سُنْ ذُواْ كِرَنْكَنٜىٰ، سَيْ كَتَاشِ، كَتَڢِے تَرٜىٰدَسُو، عَمَّا أَبِنْدَ نَعُمَرْثٜىٰكَ كَطَيْ نٜىٰ ذَاكَيِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sal Allah ya je wurin Bal'amu da dare, ya ce masa, “Idan mutanen nan sun zo kiranka ne, sai ka tashi, ka tafi tare da su, amma abin da na umarce ka kaɗai za ka yi.”