Numbers 22:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jakar ta hangi mala’ikan Ubangiji tsaye a hanya da takobi a hannunsa, sai ta kauce daga hanya, ta shiga jeji. Bala’am kuwa ya buge ta don tă koma hanya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ جَكَرْ تَغَ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَنَ ڟَيٜىٰ عَكَنْ حَنْيَ دَ تَكُواْبِے أَ ذَارٜىٰ أَ حَنُّنْسَ، سَيْ جَكَرْ تَكَوْثٜىٰ دَغَ حَنْيَ تَشِغَ ڢِيلِ؞ بَلَعَمْ كُوَ يَبُغٜىٰتَ دُواْمِنْ يَكُواْمَرْدَ عِتَ عَكَنْ حَنْيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da jakar ta ga mala'ikan Ubangiji yana tsaye kan hanya da takobi zare a hannunsa, sai ta kauce daga hanya, ta shiga saura. Bal'amu kuwa ya buge ta don ya komar da ita a hanyar.