Numbers 22:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jakar ta ga mala’ikan Ubangiji, sai ta kwanta a ƙasa, Bala’am kuwa ya husata, sai ya buge ta da sandansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ جَكَرْ تَغَ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ ، سَيْ تَݣُونْتَ؞ سَيْ ڢُشِنْ بَلَعَمْ يَكُنُّ، بَلَعَمْ كُوَ يَبُغِ جَكَرْ دَ سَنْدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da jakar ta ga mala'ikan Ubangiji, sai ta kwanta a ƙafafun Bal'amu. Sai Bal'amu ya husata, ya bugi jakar da sandansa.