Numbers 22:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bala’am ya ce wa jakar “Domin kin wulaƙanta ni! Da a ce ina da takobi a hannuna da zan kashe ki nan take.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَلَعَمْ يَثٜىٰ وَجَكَرْ «سَبُواْدَ كِنْ مَيْدَنِ وَاوَا! دَا عَثٜىٰ إِنَدَ تَكُواْبِے أَ هَنُّونَ دَا نَكَشٜىٰكِ يَنْذُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bal'amu ya ce mata, “Domin kin shashantar da ni, da a ce ina da takobi a hannuna, da na kashe ki.”