Numbers 22:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bala’am ya amsa ya ce, “To, ai, ga shi, na zo yanzu. Ina da wani ikon yin wata magana ne? Dole in faɗa abin da Allah ya ce in faɗa ne kawai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَلَعَمْ يَأَمْسَ وَ سَرْكِے بَلَكْ يَثٜىٰ «تُواْ، أَيْ، غَاشِ، نَذُواْ يَنْذُ! عَمَّا إِنَدَ وَنِ إِيكُوانْ يِنْ وَتَ مَغَنَ نٜىٰ؟ مَغَنَرْ دَ اللَّهْ يَسَا عَبَاكِنَ، عِتَثٜىٰ كَطَيْ ذَنْ ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bal'amu ya amsa wa Balak ya ce, “To, ai, ga shi, na zo yanzu! Ina da wani ikon yin wata magana ne? Maganar da Allah ya sa a bakina, ita zan faɗa, tilas.”