Numbers 22:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya aika manzanni su zo da Bala’am ɗan Beyor, wanda yake a Fetor, kusa da Kogi, a ƙasar haihuwarsa. Balak ya ce, “Ga mutane sun fito daga Masar; sun mamaye ƙasar, suka kuma yi sansani kusa da ni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَعَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ ذُوَا وُرِنْ بَلَعَمْ طَنْ بٜىٰيُوارْ أَ ڢٜىٰتُوارْ، عَبَاكِنْ كُواْغِنْ يُڢِرٜىٰتِسْ عَڧَسَرْ أَمَوْ، سُثٜىٰ مَسَ، «غَا وَتَ أَلْعُمَّ تَڢِتُواْ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞ سُنْ بَظُو كُواْعِنَ أَ ڢُسْكَرْ دُونِيَا، غَاشِ كُمَ سُنَ ظَوْنٜىٰ كُسَدَنِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya aiki manzanni zuwa wurin Bal'amu ɗan Beyor a Fetor, a ƙasar danginsa, wadda take kusa da kogin, su kirawo shi, su ce, “Ga mutane sun fito daga ƙasar Masar, sun mamaye ƙasar, ga shi, suna zaune daura da ni.