Numbers 22:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Allah ya zo wurin Bala’am ya ce, “Su wane ne waɗannan tare da kai?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ يَذُواْ وُرِنْ بَلَعَمْ يَثٜىٰمَسَ «وَطَنّٜىٰ مُتَنٜىٰنٜىٰ سُكٜىٰ تَرٜىٰدَكَيْ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah kuwa ya zo wurin Bal'amu ya ce masa, “Suwane ne mutanen da suke tare da kai?”