Numbers 23:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bala’am ya ce wa Balak, “Tsaya nan kusa da hadayarka, ni kuwa in je in sadu da Ubangiji a can.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَلَعَمْ يَثٜىٰ وَ سَرْكِے بَلَكْ «ڟَيَ نَنْ كُسَدَ هَدَايَرْكَ تَڧُواْنَاوَا، نِے كُوَ إِنْتَڢِے إِنْسَدُ دَ يَهْوٜىٰهْ عَثَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bal'amu ya ce wa Balak, “Tsaya nan kusa da hadayarka ta ƙonawa, ni kuwa in tafi in sadu da Ubangiji a can.”