Numbers 23:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya sadu da Bala’am, ya kuma ba shi saƙo ya ce, “Koma wurin Balak ka ba shi wannan saƙo.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَسَدُ دَ بَلَعَمْ، يَسَا مَغَنَرْ أَنَّبْثِ عَبْكِنْسَ، بَايَنْ حَكَ يَثٜىٰ «كُواْمَ وُرِنْ سَرْكِے بَلَكْ، كَكُمَ ڢَطَا مَسَ أَبِنْدَ نَڢَطَا مَكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya sadu da Bal'amu ya sa masa magana a baka, ya ce, “Koma wurin Balak ka faɗa masa abin da na faɗa maka.”