Numbers 23:24 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutane sun tashi kamar ƙaƙƙarfar zakanya; sun tā da kansu kamar zaki wanda ba ya hutawa sai ya cinye naman abin da ya kama ya kuma sha jinin abin da ya kama.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ، جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ كَمَرْ مَاتَرْ ذَاكِ، تَاسُواْوَرْسُ دَ تَاكَاوَرْسُ كَمَرْ تَذَاكِ! بَذَيْ ݣُونْتَبَ، سَيْ يَثِنْيٜىٰ أَبِنْدَ يَكَامَ، سَيْ يَلَشٜىٰ جِنِنْ نَامَنْ دَاجِنْدَ يَكَشٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi, jama'ar Isra'ila tana kama da ƙaƙƙarfan zaki, Ba zai kwanta ba sai ya cinye ganimarsa. Ya lashe jinin waɗanda ya kashe.”