Numbers 23:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Bala’am ya ce wa Balak, “Tsaya nan kusa da hadayarka, ni kuwa in koma wani wurin da yake a kaɗaice. Wataƙila Ubangiji zai sadu da ni. Duk abin da ya bayyana mini, zan faɗa maka.” Sai ya haura kan wani wurin da yake a kaɗaice a tudun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَلَعَمْ يَثٜىٰ وَ سَرْكِے بَلَكْ «ڟَيَ كُسَدَ هَدَايَرْكَ تَڧُواْنَاوَا، نِے كُوَ ذَنْ تَڢِے ثَنْ؞ وَتَڧِيلَ يَهْوٜىٰهْ ذَيْذُواْ يَسَدُ دَنِے؞ إِنْ كُوَ يَذُواْ، دُكْ أَبِنْدَ يَبَيَّنَ مِنِ، ذَنْ ڢَطَا مَكَ؞» سَيْ يَتَڢِے وَنِ ڢِيلِ عَكَنْ تُدُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bal'amu ya ce wa Balak, “Tsaya kusa da hadayarka ta ƙonawa, ni kuwa zan tafi can, in ga ko Ubangiji zai sadu da ni. Duk abin da ya bayyana mini, zan faɗa maka.” Ya kuwa tafi wani faƙo a kan tudu.