Numbers 23:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Bala’am ya furta abin da Allah ya faɗa masa ya ce, “Balak ya kawo ni daga Aram, sarkin Mowab ya kawo ni daga gabashin duwatsu. Ya ce, ‘Zo, ka la’anta mini Yaƙub; zo, ka tsine Isra’ila.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَلَعَمْ كُوَ يَڢَطِ مَغَنَرْ أَنَّبْثِنْسَ، يَثٜىٰ، «دَغَ أَرَمْ سَرْكِے بَلَكْ يَكَٰوُاْنِ، دَغَ تُدَّنْ غَبَسْ سَرْكِنْ مُواْوَبْ يَكِرَنِ؞ ‹ذُواْ، كَلَعَنْتَ مِنِ يَعْڧُوبَ،› يَثٜىٰ مِنِ، ‹ذُواْ، كَيِ وَ إِسْرَٰٓءِيلَ ذَاغِ!›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bal'amu kuwa ya faɗi jawabinsa, ya ce “Tun daga Aram Balak ya kawo ni, Shi Sarkin Mowab ne daga gabashin duwatsu. ‘Zo, la'anta mini Yakubu, Zo, ka tsine wa Isra'ila!’