Numbers 24:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
‘Ko da a ce Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Ubangiji Allahna ba, kuma dole in faɗa abin da Ubangiji ya ce ne kawai’?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَثٜىٰ، ‹كُواْ دَ سَرْكِے بَلَكْ ذَيْبَانِ غِدَنْسَ ثِكٜىٰ دَ أَظُرْڢَا دَ ظِينَارِيَ، بَذَنْ عِيَيِنْ وَنِ أَبُ دَبَمْ دَ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ بَ، كُواْ إِنْ عَيْكَتَ نَغَرْتَا كُواْ مُغُنْتَا بِسَغَ نُڢِنْ كَيْنَبَ؞ أَبِنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا، شِينٜىٰ ذَنْ ڢَطَا؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na ce, ‘Ko da Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan iya in zarce maganar Ubangiji ba, in aikata nagarta ko mugunta bisa ga nufin kaina.’ Abin da Ubangiji ya faɗa shi ne zan faɗa.”