Numbers 24:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Bala’am ya duba sai ya ga Isra’ila sun yi sansani kabila, kabila, Ruhun Allah kuwa ya sauko masa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَدُوبَ سَيْ يَغَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُنْيِ ذَنْغُواْ ذُرِيَ ذُرِيَ؞ سَيْ إِيكُوانْ رُوحٌ اللَّهْ يَسَوْكُواْ مَسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ta da idanunsa ya ga Isra'ilawa sun yi zango kabila kabila. Sai Ruhun Allah kuwa ya sauko masa.