Numbers 25:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
gama sun ɗauke ku a matsayin abokan gāba, sa’ad da suka ruɗe ku a kan al’amuran Feyor da ’yar’uwarsu Kozbi ’yar shugaban Midiyawa, macen da aka kashe a annoba ta dalili Feyor.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا سُنْ كَيْ مُكُ هَرِ تَوُرِنْ دَبَرُنْسُ نَرُوطُ وَطَنْدَ سُكَيِ مُكُ؞ سُكَ رُوطٜىٰكُ ءَأَلْعَمَرِ نَ ڢٜىٰيُوارْ دَ نَ كُواظْبِے، یَرْعُوَرْ مُتَنٜىٰنْ مَدْيَنَ كُمَ یَرْ وَنِ شُوغَبَنْسُ، وَدَّ عَكَ كَشٜىٰ أَ رَانَرْ دَ عَكَيِ بَلَعِ سَبُواْدَ أَنْيِ سُجَّدَ غَ بَعَلْ نَ ڢٜىٰيُوارْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama sun dame ku da makircinsu da suka yaudare ku a kan al'amarin Feyor da na Kozbi 'yar'uwarsu, 'yar shugaban Madayana, wadda aka kashe a ranar da aka yi annoba a Feyor.”