Numbers 25:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka kama dukan shugabannin mutanen nan, ka kashe su, ka kuma bar su a tsakar rana a gaban Ubangiji, don Ubangiji yă huce daga fushin da nake yi da Isra’ila.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «طَوْكِ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَ جَغُواْرَنْثِ جَمَعَ سُكَ عَيْكَتَ وَنَّنْ ذُنُوبِ، كَكَكَّڢَسُ عَكَنْ إِتَاثٜىٰ أَ رَانَ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْ عَكَوَرْدَ ڢُشِے مَيْ ڟَنَنِ نَ يَهْوٜىٰهْ دَغَ إِسْرَٰٓءِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce wa Musa, “Ɗauki sugabannin jama'a, ka rataye su a rana a gabana don in huce daga fushin da nake yi da Isra'ilawa.”