Numbers 25:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan wani mutumin Isra’ila ya kawo wata Bamidiyana a iyalinsa a idon Musa da dukan taron jama’ar Isra’ila, yayinda suke kuka a ƙofar Tentin Sujada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَيْغَا وَنِ مُتُمِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَذُواْ يَشِغَرْدَ وَتَ مَثٜىٰ نَ مَدْيَنَ ثِكِنْ تٜىٰنْتِنْسَ أَعِدُوانْ مُوسَٰى دَ دُكَنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سَعَدَّ سُكٜىٰ كُكَ عَڧُواْڢَرْ تٜىٰنْتِنْ سَدُوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga wani Ba'isra'ile ya taho da wata mace, Bamadayaniya, ya kai ta alfarwarsa ƙiriƙiri a gaban Musa da dukan taron jama'ar Isra'ila a sa'ad da suke kuka a ƙofar alfarwa ta sujada.