Numbers 25:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya bi mutumin Isra’ilan nan cikin tenti, ya soke dukansu biyu, māshin ya ratsa jikin mutumin Isra’ilan har zuwa jikin macen. Sa’an nan aka tsai da annoban nan a kan Isra’ilawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَبِے وَنَّنْ مُتُمْ، حَرْ ذُوَا ثِكِنْ تٜىٰنْتِنْسَ، يَسُواْكٜىٰسُ؞ مَاشِنْ يَرَڟَا ثِكِنْ جِكِنْ نَمِجِنْ حَرْ يَشِغَ نَمَثٜىٰنْ؞ تَهَكَ عَكَڟَيْ دَ بَلَعِنْدَ يَڢَاطُواْ عَكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya bi Ba'isra'ilen, har zuwa ƙuryar alfarwar, ya soke dukansu biyu, Ba'isra'ilen da macen, har ya sha zarar macen. Da haka aka tsai da annoba daga Isra'ilawa.