Numbers 26:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora, wanda ƙungiyarsa ta mutu sa’ad da wuta ta cinye mutum 250. Wannan kuwa ya zama alamar faɗakarwa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُونٜىٰ ڧَسَا تَبُوطٜىٰ بَاكِنْتَ تَهَطِيٜىٰسُ تَرٜىٰدَ ڧَارُونَ؞ وَنَّنْ ڧُنْ‌غِيَ كُوَ تَمُتُ دُكَ سَعَدَّ وُتَا تَثِنْيٜىٰ مُتُمْ طَرِے بِيُ دَ حَمْسِنْ؞ سُكَ كُوَ ذَمَ عَلَمَرْ غَرْغَطِے غَ سَوْرَنْ مُتَنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora. Wuta kuma ta cinye sauran mutanen ƙungiyar, mutum ɗari biyu da hamsin suka mutu. Suka zama abin faɗakarwa.