Numbers 26:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku ƙidaya maza daga mai shekara ashirin zuwa gaba yadda Ubangiji ya umarci Musa.” Waɗannan su ne Isra’ilawan da suka fito daga Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَڧِرْغَ مَظَا وَطَنْدَ شٜىٰكَرُنْسُ سُكَ كَيْ عَشِرِنْ ذُوَا سَمَ كَمَرْ يَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْتَ؞» وَطَنَّنْ سُونٜىٰ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنْدَ سُكَ ڢِتَ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“A ƙidaya mutane tun daga mai shekara ashirin zuwa gaba kamar yadda Ubangiji ya umarta.” Isra'ilawa waɗanda suka fita daga ƙasar Masar ke nan.