Numbers 26:65 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa waɗancan Isra’ilawa cewa lalle za su mutu a hamada, kuma ba ko ɗayansu da ya rage, sai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا يَهْوٜىٰهْ يَا رِغَا يَايِ مَغَنَ غَمٜىٰدَسُو ثٜىٰوَ لَلَّيْ ذَاسُ مُتُ أَدَاجِ؞ بَا وَنِ مُتُمِنْدَ يَرَغُ دَغَ ثِكِنْسُ، سَيْدَيْ كَلٜىٰبْ طَنْ يٜىٰڢُنّٜىٰ دَ يُواْشُوَ طَنْ نُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Ubangiji ya riga ya yi magana a kansu, cewa lalle za su mutu a jeji. Ba wani mutumin da ya ragu daga cikinsu, sai dai Kalibu ɗan Yefunne, da Joshuwa ɗan Nun.