Numbers 26:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’ya’yan Eliyab maza kuwa su ne, Nemuwel, Datan da Abiram. Datan da Abiram nan, su ne shugabannin mutanen da suka tayar wa Musa da Haruna, suna kuma cikin waɗanda suka bi Kora sa’ad da ya tayar wa Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَیَ مَظَا نَ عٜىٰلِيَبْ سُونٜىٰ نٜىٰمُوٜىٰلْ دَ دَتَنْ دَ أَبِرَمْ؞ دَتَنْ دَ أَبِرَمْ نٜىٰ عَكَ ذَاٻَا دَغَ ثِكِنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ؞ سُنَ ثِكِنْ ڧُنْ‌غِيَرْ ڧَارُونَ، وَدَّ تَتَيَرْ وَ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ، سَعَدَّ تَتَيَرْ وَ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Ya'yan Eliyab, maza su ne Yemuwel, da Datan, da Abiram. Datan da Abiram ne aka zaɓa daga cikin taron jama'ar, suna cikin ƙungiyar Kora wadda ta tayar wa Musa da Haruna, har ma da Ubangiji.