Numbers 27:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ سَيْ یَیَ مَتَ نَ ظٜىٰلُواْڢٜىٰهَدْ طَنْ هٜىٰڢٜىٰرْ جِيكَنْ غِلٜىٰيَدْ دَغَ غِدَنْ مَكِرْ، نَظُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ طَنْ يُوسُڢَ، سُو مَا سُكَ ڢِتُواْ نٜىٰمَنْ شَوَرَا؞ سُونَيٜىٰنْ یَیَ مَاتَنَّنْ سُونٜىٰ مَلَ دَ نُوحُ دَ هُواغْلَ دَ مِلْكَ دَ تِرْظَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai 'ya'yan Zelofehad, mata, ɗan Hefer ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manassa, ɗan Yusufu, suka tafi ƙofar alfarwa ta sujada. Sunayen 'ya'ya, matan ke nan, Mala, da Nowa, da Hogla, da Milka, da Tirza.