Numbers 30:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ce wa shugabannin kabilan Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَڢَطَا وَشُوغَبَنِّنْ ظُرِيُواْيِنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا ثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ يَبَادَ وَطَنَّنْ عُمَرْنَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa ya kuma ce wa shugabannin kabilan Isra'ilawa, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.”