Numbers 31:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Su ne waɗanda suka bi shawarar Bala’am suka kuma zama sanadin sa Isra’ilawa suka juya wa Ubangiji baya, har ya kawo abin da ya faru da Feyor, har annoba ya kashe dukan mutanen Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُتُنَ ڢَا، تَوُرِنْ شَوَرَرْ بَلَعَمْ، مَاتَنَّنْ سُكَسَا إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَثِ أَمَانَرْ يَهْوٜىٰهْ ثِكِنْ أَبِنْدَ يَڢَرُ أَ ڢٜىٰيُوارْ، حَرْ بَلَعِ يَڢَاطُواْ عَكَنْ جَمَعَرْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku tuna fa, su ne, ta wurin shawarar Bal'amu, suka yaudari Isra'ilawa, suka saɓi Ubangiji cikin maƙidar Feyor, har annoba ta fasu a jama'ar Ubangiji.