Numbers 31:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Dukanku da kuka kashe mutum, ko kuka taɓa wani da aka kashe, dole ku kasance a bayan sansani har kwana bakwai. A rana ta uku da rana ta bakwai dole ku tsabtacce kanku da kuma bayinku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْكُ دُكْ وَنْدَ يَكَشٜىٰ مُتُمْ كُواْ يَتَٻَ غَاوَا ذَيْ ذَوْنَ عَبَايَنْ ذَنْغُوانْ حَرْ ݣُونَ بَݣَويْ؞ أَ رَانَ تَ عُكُ دَ تَبَݣَويْ ذَاكُ ڟَبْتَثٜىٰ كَنْكُ تَرٜىٰدَ بَايِنْ دَ كُكَ كَامَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A cikinku duk wanda ya kashe mutum ko ya taɓa gawa, sai ya zauna a bayan zango kwana bakwai don ya tsarkake kansa tare da bayin a rana ta uku da ta bakwai.