Numbers 31:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka ɗaukar wa Isra’ilawa fansa, a kan Midiyawa. Bayan wannan za ka mutu, a kuwa tara ka ga mutanenka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَحُكُنْتَ مِدِيَنَاوَا عَكَنْ أَبِنْدَ سُكَيِ وَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا؞ بَايَنْدَ كَيِ وَنَّنْ ذَاكَ مُتُ كَبِے كَاكَنِّنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka ɗaukar wa Isra'ilawa fansa a kan Madayanawa. Bayan ka yi wannan za ka mutu.”