Numbers 31:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Musa ya ce wa mutane, “Ku shirya waɗansu daga cikin mazanku, su tafi su yi yaƙi da Midiyawa don su ɗaukar wa Ubangiji fansa a kansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى كُوَ يَيِ مَغَنَ دَ جَمَعَ يَثٜىٰ «كُسَا وَطَنْسُ سُيِ شِرِ دُواْمِنْ يَاڧِ، سُڢَاطَوَ مِدِيَنَاوَا دَ يَاڧِ بِسَغَ رَامُوَرْ يَهْوٜىٰهْ عَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya ce wa jama'a, “Ku sa mazajen da suke cikinku su yi shiri, su yi ɗamarar yaƙi, don su tafi su yi yaƙi da Madayanawa, su ɗaukar wa ubangiji fansa a kansu.