Numbers 31:47 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga rabin kashi na Isra’ilawa, Musa ya ɗauki ɗaya daga cikin hamsin na mutane da na dabbobi, yadda Ubangiji ya umarce shi, ya ba wa Lawiyawan da suke lura da tabanakul na Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ ثِكِنْ كَايَنْ دَ عَكَ ڨُوثٜىٰ عَيَاڧِ وَنْدَ يَذَمَ نَتَارُوانْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، مُوسَٰى يَطَوْكِ أَبُ طَيَ دَغَ ثِكِنْ كُواْوَنٜىٰ حَمْسِنْ نَیَنْ مَاتَادَ نَدَبُّواْبِے، يَبَا لَوِيَاوَنْ دَسُكٜىٰ لُورَ دَ تٜىٰنْتِنْ كَسَنْثٜىٰوَرْ يَهْوٜىٰهْ ، بِسَغَ يَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثِ مُوسَٰى؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga rabin kashi na jama'ar Isra'ila, Musa ya ɗauki ɗaya daga cikin hamsin na 'yan mata, da na dabbobi, ya ba Lawiyawan da suke lura da alfarwar sujada ta Ubangiji kamar yadda Ubangiji ya umarce shi.