Numbers 31:50 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka mun kawo wa Ubangiji hadaya na kayan zinariya da kowannenmu ya samu, mundaye, ƙawane, ’yan kunne da duwatsun wuya, don yin wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَاشِ كُوَ مُنْ كَٰوُاْ وَ يَهْوٜىٰهْ بَيٜىٰ بَيٜىٰ دَغَ ثِكِنْ أَبُبُوَنْ دَ كُواْوَنّٜىٰنْمُ يَسَامُ، كَايَنْ ظِينَارِيَ دَ ذُواْبَّنْ حَنُّ دَ وَرْوَرُوانْ حَنُّ دَ ذُواْبَّنْ هَاتِمِ دَ یَنْ كُنّٜىٰ دَ سَرْڧُواْڧِنْ وُيَ، مُنْ كَٰوُاْسُ هَرَاجِ غَ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْ ڢَنْسَرْ رَنْمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mun kuwa kawo wa Ubangiji hadaya daga cikin abubuwan da kowannenmu ya samu, kayan ado na zinariya, da mundaye, da ƙawane da 'yan kunne, da duwatsun wuya, don yi wa kanmu kafara a gaban Ubangiji.”