Numbers 32:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya husata da Isra’ila har ya sa suka yi ta yawo a hamada shekara arba’in, sai da dukan tsaran da suka aikata wannan mugunta a gabansa, suka mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ ڢُشِے مَيْ ڟَنَنِ دَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا، يَكُمَسَا سُكَيِ تَيَٰوُاْ أَدَاجِ حَرْ شٜىٰكَرَا أَرْبَعِنْ، سَيْ دَ ڟَارَرْ نَنْ وَدَّ تَعَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدَانُنْ يَهْوٜىٰهْ تَڧَارٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda Ubangiji ya husata da isra'ilawa, shi ya sa suka yi ta yawo a jeji har shekara arba'in, wato sai da tsaran nan wadda ta aikata mugunta a gaban Ubangiji ta ƙare.