Numbers 32:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In kun juye daga binsa, zai sāke barin dukan wannan mutane a hamada, ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakarsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ كُنْڧِ بِنْسَ، ذَيْسَاكٜىٰ يَرْ دَ مُتَنٜىٰنَّنْ أَدَاجِ؞ كُونٜىٰ كُوَ ذَاكُ جَٰوُاْ هَلَّكَ عَكَنْسُ دُكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama idan kun ƙi binsa, zai sāke yashe ku a jeji. Ku ne kuwa za ku zama sanadin hallakar mutanen nan duka.”