Numbers 32:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka zo wurin Musa da Eleyazar da kuma shugabannin jama’a, suka ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَيْ سُكَ تَڢِے وُرِنْ مُوسَٰى دَ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ ڢِرِسْتِ دَ شُوغَبَنِّنْ جَمَعَرْ دَ وَنَّنْ ضُواْڧُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai suka je wurin Musa da Ele'azara firist, da shugabannin taron jama'ar,