Numbers 32:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya yi wa Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun, da shugabannin gidajen kakannin kabilan mutanen Isra’ila kashedi a kansu,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَبَا عٜىٰلٜىٰيَظَرْ ڢِرِسْتِ دَ يُواْشُوَ طَنْ نُنْ دَ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّنْ ذُرِيَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ عُمَرْنِ غَمٜىٰدَ مُتَنٜىٰنْ رَعُبَيْنُ دَ غَدْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya yi wa Ele'azara firist, da Joshuwa ɗan Nun, da shugabannin gidajen kakannin kabilan mutanen Isra'ila kashedi a kansu,