Numbers 32:40 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Musa ya ba da Gileyad ga mutanen Makir, zuriyar Manasse, suka kuma zauna a can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَبَامُتَنٜىٰنْ مَكِرْ طَنْ مَنَسّٜىٰ غِلٜىٰيَدْ، سُكَ ذَوْنَ عَثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ba mutanen Makir, ɗan Manassa, Gileyad, suka zauna ciki.