Numbers 32:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce, “In mun sami tagomashi daga gare ka bari a ba da wannan ƙasa ga bayinka, tă zama mallakanmu. Kada ka sa mu haye Urdun.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ مُنْ سَامِ ڢَضٍ جِنِ أَغَبَنْكَ، بَرِ وَنَّنْ ڧَسَا تَذَمَ مَلَّكَرْمُ تَغَادُواْ؞ كَدَ كَكَيْمُ أَوَنْثَنْ ڧٜىٰتَرٜىٰنْ يُواْدَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mun sami tagomashi a gare ka, ka ba mu wannan ƙasa ta zama mallakarmu, kada ka kai mu a wancan hayin Urdun.”
Recommended Reading