Numbers 33:51 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka gaya wa Isra’ilawa cewa, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَبَا جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنَّنْ عُمَرْنَيْ؞ «سَعَدَّ كُكَ ڧٜىٰتَرٜىٰ كُواْغِنْ يُواْدَنْ ذُوَا ڧَسَرْ كَنْعَنَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya faɗa wa jama'ar Isra'ila, “Sa'ad da kuka haye Urdun zuwa ƙasar Kan'ana,