Numbers 35:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In wani ya bugi wani da makami na ƙarfe har ya mutu, to, shi mai kisankai ne; sai a kashe mai kisankan nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا عِدَنْ وَنِ يَبُغِ وَنِ دَ ڧَرْڢٜىٰ حَرْ يَمُتُ، يَذَمَ مَيْ كِسَنْ كَيْ كٜىٰنَنْ؞ وَنَّنْ مَيْ كِسَنْ كَيْ، شِے مَا ذَاعَ كَشٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Amma idan wani ya bugi wani da makami na ƙarfe har ya mutu, ya yi kisankai, sai a kashe shi.