Numbers 35:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko kuwa wani yana da makami na itace a hannunsa da ya isa yă kashe mutum, ya kuma bugi wani da shi har ya mutu, shi ma mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ وَنِ يَبُغِ وَنِ دَ سَنْدَا حَرْ يَمُتُ، يَذَمَ مَيْ كِسَنْ كَيْ كٜىٰنَنْ؞ وَنَّنْ مَيْ كِسَنْ كَيْ، شِے مَا ذَاعَ كَشٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan kuwa ya buge shi da makami na itace da ya isa a yi kisankai da shi, har kuwa ya mutu, ya yi kisankai ka nan, sai a kashe shi.