Numbers 36:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi aure cikin kabilar zuriyar Manasse ɗan Yusuf, gādonsu kuwa ya kasance a cikin iyali da kuma kabilar mahaifinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْيِ عَوْرٜىٰ عَثِكِنْ دَنْغُواْغِنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ طَنْ يُوسُڢَ؞ رَبُوانْ غَادُوانْسُ كُوَ يَكَسَنْثٜىٰ ثِكِنْ ذُرِيَرْ كَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sun yi aure a cikin iyalan 'ya'yan Manassa, ɗan Yusufu. Gādonsu kuwa bai ɓalle daga cikin kabilar iyalin kakansu ba.