Numbers 36:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka ce, “Sa’ad da Ubangiji ya umarce ranka yă daɗe, yă raba ƙasar gādo ga Isra’ilawa ta wurin ƙuri’a, ya umarce ka, ka ba wa ’ya’ya matan nan na Zelofehad ɗan’uwanmu gādonsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثٜىٰكَ كَرَبَ وَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا غَادُوانْ ڧَسَرْ تَهَنْيَرْ جٜىٰڢَرْ ڧُرِعَ؞ يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَعُمَرْثٜىٰكَ كَبَا وَ یَیَ مَتَ نَطَنْعُوَنْمُ ظٜىٰلُواْڢٜىٰهَدْ غَادُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce, “Ubangiji ya umarce ka ka raba wa Isra'ilawa gādon ƙasar ta hanyar jefa kuri'a. Ubangiji kuwa ya umarce ka ka ba 'ya'ya mata na Zelofehad, ɗan'uwanmu, gādo.