Numbers 36:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Shekara ta Murnar Isra’ilawa ta kewayo, za a haɗa gādonsu da na kabilan mutanen da suka aura, a kuma ba su mallakar gādon da aka ɗebe daga kabilar kakanninmu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ شٜىٰكَرَا تَسَامُنْ یَنْثِ تَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا تَكٜىٰوَيُواْ، ذَاعَ حَطَ غَادُوانْسُ عَكَنْ غَادُوانْ ذُرِيَرْ دَسُكَيِ عَوْرٜىٰ عَثِكِ؞ تَهَكَ أَنْطَوْكِ غَادُوانْسُ دَغَ رَبُوانْ غَادُوانْ ذُرِيَرْ كَاكَنِّنْمُ كٜىٰنَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da shekara ta hamsin ta murnar Isra'ilawa ta kewayo, za a haɗa gādonsu da na kabilan mutanen da suka aura, da haka za a ɗebe gādonsu daga gādon kabilar kakanninmu.”