Numbers 36:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji ya umarta saboda ’ya’ya matan nan na Zelofehad. Za su iya auri duk wanda suka ga dama, muddin sun yi aure a cikin kabilar kakanninsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَڢَطَا غَمٜىٰدَ یَیَ مَاتَا نَ ظٜىٰلُواْڢٜىٰهَدْ، ‹عَبَرْسُ سُعَوْرِ دُكْ وَنْدَ سُكَغَ دَامَ، عَمَّا سَيْ عَثِكِنْ دَنْ‌غِنْ ذُرِيَرْ كَكَنْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abin da Ubangiji ya umarta a kan 'ya'ya mata na Zelofehad ke nan, ‘A bar su su auri wanda suka ga dama, amma sai a cikin iyalin kabilar kakansu.