Numbers 36:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kowace ’ya wadda ta ci gādon ƙasa, a kowace kabilar Isra’ilawa, dole tă auri wani cikin kabilar kakanninta, saboda kowane mutumin Isra’ila yă mallaki gādon kakanninsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَثٜىٰ يَارِنْيَ وَدَّ تَثِ غَادُواْ أَوَتَ ذُرِيَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، دُواْلٜىٰنٜىٰ تَيِ عَوْرٜىٰ عَثِكِنْ ذُرِيَرْ كَكَنْتَ، دُواْمِنْ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُغَاجِ غَادُوانْ كَاكَنِّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kowace 'ya mace wadda ta ci gādo a wata kabilar Isra'ila, sai ta yi aure a cikin kabilar kakanta domin kowane Ba'isra'ile ya ci gādon kakanninsa.