Numbers 5:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Wannan dai, ita ce dokar kishi sa’ad da mace ta kauce, ta kuma ƙazantar da kanta yayinda take aure da mijinta,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«وَنَّنْ عِتَثٜىٰ ڧَٰعِدَ غَمٜىٰدَ كِيشِ، سَعَدَّ مَثٜىٰ تَڧَظَنْتَرْ دَكَنْتَ تَوُرِنْ رَشِنْ أَمِنْثِ غَ مِجِنْتَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan ita ce dokar kishi idan mutum yana shayin matarsa, wai wani yana kwana da ita.