Numbers 6:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Da haka za su sa sunana a kan Isra’ilawa, ni kuma zan albarkace su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تَهَكَ هَٰرُونَ دَ یَیَنْسَ ذَاسُ كَڢَ سُونَنَ عَكَنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ، كُمَ نِے كَيْنَ ذَنْ أَلْبَرْكَثٜىٰسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan suka sa wa jama'a wannan albarka sa'ad da suke addu'a ga Ubangiji domin Isra'ilawa, Ubangiji zai sa musu albarka.